Kungiyar 'yan Jaridu ta
Najeriya reshen Kaduna ta
bai wa rundunar 'yan sandar
jihar wa'adin makonni biyu ta
gudanar da sahihin bincike
tare da hukunta jami'inta.
Bukatar ya biyo bayan zargin da
ake wa jami’an da taimakawa
'yan bangar siyasa wajen tada
rikicin a lokacin taron manema
labarai da wasu jiga-jigan
jam'iyyar APC a jihar suka kira
domin nuna rashin gamsuwar
su da zaben wakilan jam'iyyar
zuwa babban taron ta na kasa.
Cikin wadanda suka halarci
taron sun hada da sanata
Suleman Hunkuyi da Sanata
Shehu Sani da kuma Isah Ashiru
kudan.
A saurare karin bayani a
Rahoton da wakilinmu na
Kaduna Aminu Sani Sado ya aiko
mana.
Kungiyar 'yan jaridu ta bukaci
a bi mata hakkinta a Kaduna
Daga Umaymah Sani
Abdulmumi
Najeriya reshen Kaduna ta
bai wa rundunar 'yan sandar
jihar wa'adin makonni biyu ta
gudanar da sahihin bincike
tare da hukunta jami'inta.
Bukatar ya biyo bayan zargin da
ake wa jami’an da taimakawa
'yan bangar siyasa wajen tada
rikicin a lokacin taron manema
labarai da wasu jiga-jigan
jam'iyyar APC a jihar suka kira
domin nuna rashin gamsuwar
su da zaben wakilan jam'iyyar
zuwa babban taron ta na kasa.
Cikin wadanda suka halarci
taron sun hada da sanata
Suleman Hunkuyi da Sanata
Shehu Sani da kuma Isah Ashiru
kudan.
A saurare karin bayani a
Rahoton da wakilinmu na
Kaduna Aminu Sani Sado ya aiko
mana.
Kungiyar 'yan jaridu ta bukaci
a bi mata hakkinta a Kaduna
Daga Umaymah Sani
Abdulmumi
Kungiyar 'yan jaridu ta bukaci a bi mata hakkinta a Kaduna
Reviewed by Unknown
on
August 01, 2017
Rating:
No comments: