Ambaliyar ruwa tayi sanadiyyar mutuwar mutane 23 a jihar Gombe

Wani mummunan labarin da muka samu na nuna cewa akalla mutane ashirin da uku ne suka gamu da ajalinsu a jihar Gombe bisa sanadiyyar ambaliyar ruwan da ta rutsa da su. Haka ma dai ambaliyar ruwan ta yi sanadiyyar rushewar gidaje 12 bayan da aka shafe awowi da dama ana zabga mamakon ruwan kamar da bakin kwarya a garuruwan Dadin Kowa da Yemaltu-Deba duk dai a cikin jihar. 
Ambaliyar ruwa tayi sanadiyyar mutuwar mutane 23 a jihar Gombe Ambaliyar ruwa tayi sanadiyyar mutuwar mutane 23 a jihar Gombe Reviewed by Unknown on August 01, 2017 Rating: 5

No comments:

Powered by Blogger.